Mutanen Lamba

Mutanen Lamba
Yankuna masu yawan jama'a
Benin da Togo

Lamba rukuni ne na kabilanci da yare na mutane da ke zaune a gundumomin Kéran da Doufelgou (Préfecture) na Yankin Kara a Arewacin Togo da kuma a cikin sassan Atakora da Donga na Bénin, Yammacin Afirka. Babban birnin gundumar Kéran shine Kanté kuma babban birnin gundumar Doufelgou shine Niamtougou.

Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.

© MMXXIII Rich X Search. We shall prevail. All rights reserved. Rich X Search